Hari A Jos Da Maiduguri, 2010

A ranar 24 ga Disamba, 2010, ƙungiyar Boko Haram ta kai hare-hare a Jos da Maiduguri a Najeriya, inda suka kashe mutane 38.

Hari A Jos Da Maiduguri, 20102010 Jos da Maiduguri

Wasu bama-bamai huɗu sun tashi a garin Jos Jihar Filato inda mutane 32 suka mutu: biyu kusa da wata babbar kasuwa daya a yankin da akasari mabiya addinin kirista ne da kuma wani kusa da titin babban masallacin birnin. Mutane 6 ne suka mutu sakamakon harin da aka kai wasu majami'u biyu a Maiduguri, jihar Borno .

Kungiyar Boko Haram ta ɗauki alhakin kai dukkan hare-haren.

Manazarta

Tags:

Boko HaramJosMaiduguriNajeriya

🔥 Trending searches on Wiki Hausa / هَوُسَ:

MoscowNasarawaAdamawaKos BekkerHamza al-MustaphaAzerbaijanDuniyar MusulunciKa'idojin rubutun hausaAzareRagoGombe (jiha)Bulus ManzoLarabaJigawaMafarkiMala`ikuHannatu MusawaGarba Ja AbdulqadirJerin Gwamnonin Jahar SokotoSoyayyaKano (birni)Masarautar KanoTarihin AmurkaDageSalatul FatihKasancewaMansa MusaKabewaOmkar Prasad BaidyaRukunnan MusulunciSafiya MusaLesothoSaint-PetersburgDara (Chess)ShukaLiverpool F.C.MusawaAnnabi IsaAlhaji Ahmad AliyuSokotoMignon du PreezKhalid ibn al-WalidBeninHarshen HinduSaudi ArebiyaMaryam AbachaKimiyya da fasahaVladimir PutinJerin ƙauyuka a jihar KanoAbdulwahab AbdullahKayan kidaClassiqMuhibbat AbdussalamMarizanne KappIbrahim ShekarauJalingoKasuwanciTony ElumeluTaimamaZabarmawaDandalin Sada ZumuntaMagaryaHamisu Breakern5exnLibyaNafisat AbdullahiKiristanci🡆 More