Nishat Muhammad Zia Qadri ɗan siyasan Pakistan ne wanda ya taɓa zama memba na Majalisar Lardin Sindh, daga watan Mayun 2013 zuwa watan Mayun 2018.
Nishat Muhammad Zia Qadri | |
---|---|
Rayuwa | |
Haihuwa | Karachi, 2 ga Afirilu, 1966 (58 shekaru) |
Sana'a | |
Sana'a | ɗan siyasa |
Imani | |
Jam'iyar siyasa | Muttahida Qaumi Movement (en) |
An haife shi a ranar 2 ga watan Afrilun 1966 a Karachi.
Yana da digiri na farko a fannin kasuwanci daga Jami'ar Karachi .
An zaɓe shi zuwa Majalisar lardin Sindh a matsayin ɗan takarar Mutahida Quami Movement daga Mazaɓar PS-120 KARACHI-XXXII a babban zaɓen Pakistan na shekarar 2013 .
This article uses material from the Wikipedia Hausa / هَوُسَ article Nishat Muhammad Zia Qadri, which is released under the Creative Commons Attribution-ShareAlike 3.0 license ("CC BY-SA 3.0"); additional terms may apply (view authors). An samar da dukkan muƙaloli a ƙarƙashin lasisin Creative Commons Attribution/Share-Alike; tana yiwuwa wasu ƙa'idoji su yi tasiri. Ku duba Ka'idojin Amfani na Gidauniyar Wiki domin ƙarin bayani. Images, videos and audio are available under their respective licenses.
®Wikipedia is a registered trademark of the Wiki Foundation, Inc. Wiki Hausa / هَوُسَ (DUHOCTRUNGQUOC.VN) is an independent company and has no affiliation with Wiki Foundation.