Nasiru Sani Zangon-Daura (An haifeshi ranar 23 ga watan Janairu, 1959).
Ya kasance ɗan asalin karamar hukumar Zango ta jihar Katsina ne, kuma ɗa ne ga Alhaji Sani Zangon-Daura da Fatima Sani.
A ranar 26 ga watan Febwairu, shekara ta 2023, Hon Nasiru Sani Zangon Daura ya samu nasarar lashe zaben da akayi da kuri'a 174,062.
This article uses material from the Wikipedia Hausa / هَوُسَ article Nasiru Sani Zangon-Daura, which is released under the Creative Commons Attribution-ShareAlike 3.0 license ("CC BY-SA 3.0"); additional terms may apply (view authors). An samar da dukkan muƙaloli a ƙarƙashin lasisin Creative Commons Attribution/Share-Alike; tana yiwuwa wasu ƙa'idoji su yi tasiri. Ku duba Ka'idojin Amfani na Gidauniyar Wiki domin ƙarin bayani. Images, videos and audio are available under their respective licenses.
®Wikipedia is a registered trademark of the Wiki Foundation, Inc. Wiki Hausa / هَوُسَ (DUHOCTRUNGQUOC.VN) is an independent company and has no affiliation with Wiki Foundation.