Maryam Mohammed Malika wacce akafi sani da malika an haife ta a garin Kaduna kuma ita tsohuwar jarumar masana'antar shirya fina finan hausa ce.
Wannan mukalar bata da Reference (Manazarta) ko daya, ka taimaka ta hanyar samar da Manazarta daga littafi ko yanar gizo, duba wannan shafin domin samun masaniya akan yanda zaka samar da Reference (Manazarta) a cikin wannan mukalar. . |
Maryam dai ta taso da tashen ta a masana'antar da kannywood inta tayi fitattun fina finai na wasu daga cikin manyan jarumai. Anan nan kwatsam sai akaji maryam zatayi aure wanda hakan shine ya sanya aka daina ganin ta a fina finan hausa baki daya.
Ga wasu daga cikin fina-finan ta;
Maryam ta taba yin aure har da `ya`ya amman yanzu auren ya mutu.
.
This article uses material from the Wikipedia Hausa / هَوُسَ article Maryam Malika, which is released under the Creative Commons Attribution-ShareAlike 3.0 license ("CC BY-SA 3.0"); additional terms may apply (view authors). An samar da dukkan muƙaloli a ƙarƙashin lasisin Creative Commons Attribution/Share-Alike; tana yiwuwa wasu ƙa'idoji su yi tasiri. Ku duba Ka'idojin Amfani na Gidauniyar Wiki domin ƙarin bayani. Images, videos and audio are available under their respective licenses.
®Wikipedia is a registered trademark of the Wiki Foundation, Inc. Wiki Hausa / هَوُسَ (DUHOCTRUNGQUOC.VN) is an independent company and has no affiliation with Wiki Foundation.