Mohammed Dikko Abubakar, CFR, NPM, mni (Rtd) dan sandan Najeriya ne kuma tsohon Sufeto Janar na 'yan sanda .
An nada shi a 2012 yaa maye Hafiz Ringim kuma Suleman Abba ne ya gaje shi a 2014. A halin yanzu shi ne Pro Chancellor kuma shugaban majalisan Jami'ar Al-Hikma, Ilorin da kuma shugaban tsofaffin ɗalibai na Cibiyar National Institute (AANI) Archived 2022-10-08 at the Wayback Machine . Read more at: https://www.vanguardngr.com/2020/03/aani-president-calls-for-precaution-against-covid-19/
Mohammed Dikko Abubakar | |
---|---|
Rayuwa | |
Haihuwa | Gusau, Mayu 1960 (63 shekaru) |
ƙasa | Najeriya |
Harshen uwa | Hausa |
Ƴan uwa | |
Yara | |
Karatu | |
Makaranta | Jami'ar Lagos |
Harsuna | Turanci Hausa Pidgin na Najeriya |
Sana'a |
An haifi Abubakar a garin Gusau dake jihar Zamfara , wanda shine babban birnin jihar Zamfara a yanzu . shine Dan fari a gidan su, mahaifinsa malamin addinin musulunci ne kuma manomi.
This article uses material from the Wikipedia Hausa / هَوُسَ article Mohammed Dikko Abubakar, which is released under the Creative Commons Attribution-ShareAlike 3.0 license ("CC BY-SA 3.0"); additional terms may apply (view authors). An samar da dukkan muƙaloli a ƙarƙashin lasisin Creative Commons Attribution/Share-Alike; tana yiwuwa wasu ƙa'idoji su yi tasiri. Ku duba Ka'idojin Amfani na Gidauniyar Wiki domin ƙarin bayani. Images, videos and audio are available under their respective licenses.
®Wikipedia is a registered trademark of the Wiki Foundation, Inc. Wiki Hausa / هَوُسَ (DUHOCTRUNGQUOC.VN) is an independent company and has no affiliation with Wiki Foundation.