Hadiza Bala Usman (an haifeta a ranar 2 ga watan Janairun na shekara ta alif ɗari tara da saba'in da shida (1976) miladiyya, 'yar Najeriya ce, yar siyasa.
Ita ce tsohuwar Manajar Darekta ta Hukumar Tashar Jirgin ruwa ta Nijeriya, wadda aka fi sani a Turance da Nigerian Port Authority "NPA", shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ne ya naɗa ta muƙamin, a ranar Litinin 11 ga watan Yuli, a shekara ta 2016. Daga bisani ta kasance ita ce Shugabar Ma'aikatan gidan gwamnatin Jihar Kaduna.Hadiza Bala Usman cikakkiyar mamba ce a jam'iyya mai mulki a yanzu All Progressives Congress (APC).
Hadiza Bala Usman | |
---|---|
Rayuwa | |
Haihuwa | Jihar Kaduna, 2 ga Janairu, 1976 (48 shekaru) |
Karatu | |
Makaranta | Jami'ar Ahmadu Bello |
Sana'a | |
Sana'a | ɗan siyasa |
Imani | |
Jam'iyar siyasa | All Progressives Congress |
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nada Hadiza Bala Usman a matsayin mai ba shi shawara ta musamman kan harkokin siyasa da daidaitawa, a ranar 19 ga June 2023.
This article uses material from the Wikipedia Hausa / هَوُسَ article Hadiza Bala Usman, which is released under the Creative Commons Attribution-ShareAlike 3.0 license ("CC BY-SA 3.0"); additional terms may apply (view authors). An samar da dukkan muƙaloli a ƙarƙashin lasisin Creative Commons Attribution/Share-Alike; tana yiwuwa wasu ƙa'idoji su yi tasiri. Ku duba Ka'idojin Amfani na Gidauniyar Wiki domin ƙarin bayani. Images, videos and audio are available under their respective licenses.
®Wikipedia is a registered trademark of the Wiki Foundation, Inc. Wiki Hausa / هَوُسَ (DUHOCTRUNGQUOC.VN) is an independent company and has no affiliation with Wiki Foundation.