Somaliya (harshen Somali: Jamhuuriyadda Federaalka Soomaaliya, Hausa: Jamhuriyar Tarayya Somaliya) ƙasa ce, da ke a gabashin nahiyar Afirka.
Somaliya | |||||
---|---|---|---|---|---|
Jamhuuriyadda Federaalka Soomaaliya (so) جمهورية الصومال الفدرالية (ar) Soomaaliya (so) 𐒈𐒝𐒑𐒛𐒐𐒘𐒕𐒖 (so) | |||||
| |||||
| |||||
| |||||
Take | Qolobaa Calankeed (en) (2012) | ||||
| |||||
| |||||
Wuri | |||||
| |||||
Babban birni | Mogadishu | ||||
Yawan mutane | |||||
Faɗi | 11,031,386 (2017) | ||||
• Yawan mutane | 17.3 mazaunan/km² | ||||
Harshen gwamnati | Harshen Somaliya Larabci | ||||
Labarin ƙasa | |||||
Bangare na | Gabashin Afirka | ||||
Yawan fili | 637,657 km² | ||||
Wuri mafi tsayi | Shimbiris (en) (2,460 m) | ||||
Wuri mafi ƙasa | Tekun Indiya (0 m) | ||||
Sun raba iyaka da | |||||
Bayanan tarihi | |||||
Mabiyi | Somali Democratic Republic (en) | ||||
Ƙirƙira | 1960 | ||||
Ranakun huta | | ||||
Tsarin Siyasa | |||||
Tsarin gwamnati | Jamhuriyar Tarayya | ||||
Majalisar zartarwa | Federal Government of Somalia (en) | ||||
Gangar majalisa | Federal Parliament of Somalia (en) | ||||
• Shugaban kasar somalia | Hassan Sheikh Mohamud (en) (15 Mayu 2022) | ||||
• Prime Minister of Somalia (en) | Mohamed Hussein Roble (en) (23 Satumba 2020) | ||||
Ikonomi | |||||
Nominal GDP (en) | 7,628,000,011 $ (2021) | ||||
Kuɗi | Shilling na Somaliya | ||||
Bayanan Tuntuɓa | |||||
Kasancewa a yanki na lokaci | |||||
Suna ta yanar gizo | .so (en) | ||||
Tsarin lamba ta kiran tarho | +252 | ||||
Lambar taimakon gaggawa | 999 (en) , 888 (en) da 555 (en) | ||||
Lambar ƙasa | SO |
Somaliya tana da yawan fili kimani na kilomita murabba'i 637,657. Somaliya tana da yawan jama'a kimanin, 14,317,996, bisa ga jimillar qididdiga a shekara ta 2016. Somaliya tana da iyaka da Ethiopia da ga yaamma, sai koma Jibuti [1] da ga Arewa maso yamma, da koma Kenya da ga kudu maso yamma, sai koma Tekun Indiya da ga gabas. Ba birnin Somaliya, Mogadiscio ne. Somaliya tana da fadin Kasa abakin Tekun, A Afrka [2]
Shugaban ƙasar Somaliya Mohamed Abdullahi Mohamed. Sai Firaministan Somaliya Hassan Ali Khayre.
Ƙasashen Afirka |
Afirka ta Tsakiya | Aljeriya | Angola | Benin | Botswana | Burkina Faso | Burundi | Cabo Verde | Cadi | Côte d'Ivoire | Eritrea | eSwatini | Ethiopia | Gabon | Gambiya | Ghana | Gine | Gine Bisau | Ginen Ekweita | Jibuti | Kameru | Kenya | Komoros | Kwango (JK) | Kwango (JDK) | Laberiya | Lesotho | Libya | Madagaskar | Mali | Moris | Muritaniya | Misra | Morocco | Mozambik | Namibiya | Nijar | Nijeriya | Ruwanda | Saliyo | Sao Tome da Prinsipe | Senegal | Seychelles | Somaliya | Sudan | Sudan ta Kudu | Tanzaniya | Togo | Tunisiya | Uganda | Zambiya | Zimbabwe |
This article uses material from the Wikipedia Hausa / هَوُسَ article Somaliya, which is released under the Creative Commons Attribution-ShareAlike 3.0 license ("CC BY-SA 3.0"); additional terms may apply (view authors). An samar da dukkan muƙaloli a ƙarƙashin lasisin Creative Commons Attribution/Share-Alike; tana yiwuwa wasu ƙa'idoji su yi tasiri. Ku duba Ka'idojin Amfani na Gidauniyar Wiki domin ƙarin bayani. Images, videos and audio are available under their respective licenses.
®Wikipedia is a registered trademark of the Wiki Foundation, Inc. Wiki Hausa / هَوُسَ (DUHOCTRUNGQUOC.VN) is an independent company and has no affiliation with Wiki Foundation.