Khamisu Ahmed Mailatantarki tsohon Dan Majalisa tarayya me wakiltar mazabar Gombe/Kwami/Funakaye a Jahar Gombe.
Ya kasance dan majalisa daya kafa tarihi a nahiyar arewa maso gabashin Najeriya a shekarar 2011, inda ya fi kowani dan majalisa kuri'u. Mailatantarki shine wanda ya samar da Mailatantarki Football Care Academy.
Khamisu Ahmed Mailatantarki | |||
---|---|---|---|
| |||
Rayuwa | |||
ƙasa | Najeriya | ||
Sana'a | |||
Sana'a | ɗan siyasa |
This article uses material from the Wikipedia Hausa / هَوُسَ article Khamisu Ahmed Mailatantarki, which is released under the Creative Commons Attribution-ShareAlike 3.0 license ("CC BY-SA 3.0"); additional terms may apply (view authors). An samar da dukkan muƙaloli a ƙarƙashin lasisin Creative Commons Attribution/Share-Alike; tana yiwuwa wasu ƙa'idoji su yi tasiri. Ku duba Ka'idojin Amfani na Gidauniyar Wiki domin ƙarin bayani. Images, videos and audio are available under their respective licenses.
®Wikipedia is a registered trademark of the Wiki Foundation, Inc. Wiki Hausa / هَوُسَ (DUHOCTRUNGQUOC.VN) is an independent company and has no affiliation with Wiki Foundation.