Hassana Muhammad (An haife ta ranar 28 ga watan mayu, shekara ta alif 1997).Yar jahar Kaduna ce.
Ta kasance shahararriyar yar wasan kwaikwayo ce a cikin masana`antar kannywood. Ta shahara ne a fim din Hauwa kullu.
Hassana ta girma a garin Kaduna. Mahaifinta shine Alhaji Muhammad, sanannen dan kasuwa ne. Ta kammala karatun firamare da sakandare duk a garin Kaduna. daga bisani samu digiri a jami`ar jihar Kaduna
Hassana ta samu yin fice ne bayan muhimmiyar rawar da ta taka a cikin fim din Hauwa Kulu wannan fim yasa ta lashe kyautar City People Entertaiment award.
Ta fara fitowa a fim dintana farko mai suna Mujadala, wand aciki akwai jarumi Umar M. Shareef. Sannan tayi fina-finai da dama ga wasu daga ciki;
Ta auri ɗan kasuwa kuma mai shirya fina-finai a masana`antar Kannywoood, wato Abubakar Bashir Maishadda
This article uses material from the Wikipedia Hausa / هَوُسَ article Hassana Muhammad, which is released under the Creative Commons Attribution-ShareAlike 3.0 license ("CC BY-SA 3.0"); additional terms may apply (view authors). An samar da dukkan muƙaloli a ƙarƙashin lasisin Creative Commons Attribution/Share-Alike; tana yiwuwa wasu ƙa'idoji su yi tasiri. Ku duba Ka'idojin Amfani na Gidauniyar Wiki domin ƙarin bayani. Images, videos and audio are available under their respective licenses.
®Wikipedia is a registered trademark of the Wiki Foundation, Inc. Wiki Hausa / هَوُسَ (DUHOCTRUNGQUOC.VN) is an independent company and has no affiliation with Wiki Foundation.